KA KARANTA A NATSE. Misali. Wannan labari ana qaddara cewa ya faru ne a 1. Daga cikin garuruwan daular Musulunci. GA LABARIN TARE DA...
KA KARANTA A NATSE.
Misali.
Wannan labari ana qaddara cewa ya faru ne a 1. Daga cikin garuruwan daular Musulunci.
GA LABARIN TARE DANI Admin 9. Mai Gidan Tara.
Wata rana wata Buduruwa tayi aure a wani qauye.
Bayan ta ta're a gidan Mijinta Sai Sa'6ani ya riqa shiga tsakaninta da mijinta
kullum a cikin sa'6ani suke. rigimar yau daban rigimar gobe da ban.
Wata rana sai Mahaifinta da yayanta suka kai mata ziyara.
Ziyarar da suka kai gidanta ya qara tsananta sa'6anin da yake tsakaninta da mijinta.
Sabo da haka sai matar da danginta suka roqi mijin da ya saketa.
Amma sai mijin yace: bazai saketa ba.
Don haka sai sukaje kotun da wani Alqa'li Mai Hikimah yake jagoranta.
Suka shigar da qa'ra a wajen Alqa'li suna so A Raba auren.
Alqa'li ya ta'rasu su 4. A gabansa.
Wato da Matar da mijinta Da Mahaifinta da yayanta.
Bayan Alqa'li ya sauraresu sai yace: Zan Raba Auren nan.
Amma da akwai sharad'i.
Matar da danginta sukace meye sharad'in da zaka ginda'ya?
Alqa'li ya kalli Matar yace: Sharad'in shine Inaso Ki cire kayanki kiyi Tsirarah anan wajen.
Matar Tace: ba zata iya yin haka ba.
Sai Alqa'li yace: to Inaso Ki...
A Kasance da Admin 9.
Idan Allah s.w.t ya yarda zamu kawo ragowar Labarin Anan Gaba.
Misali.
Wannan labari ana qaddara cewa ya faru ne a 1. Daga cikin garuruwan daular Musulunci.
GA LABARIN TARE DANI Admin 9. Mai Gidan Tara.
Wata rana wata Buduruwa tayi aure a wani qauye.
Bayan ta ta're a gidan Mijinta Sai Sa'6ani ya riqa shiga tsakaninta da mijinta
kullum a cikin sa'6ani suke. rigimar yau daban rigimar gobe da ban.
Wata rana sai Mahaifinta da yayanta suka kai mata ziyara.
Ziyarar da suka kai gidanta ya qara tsananta sa'6anin da yake tsakaninta da mijinta.
Sabo da haka sai matar da danginta suka roqi mijin da ya saketa.
Amma sai mijin yace: bazai saketa ba.
Don haka sai sukaje kotun da wani Alqa'li Mai Hikimah yake jagoranta.
Suka shigar da qa'ra a wajen Alqa'li suna so A Raba auren.
Alqa'li ya ta'rasu su 4. A gabansa.
Wato da Matar da mijinta Da Mahaifinta da yayanta.
Bayan Alqa'li ya sauraresu sai yace: Zan Raba Auren nan.
Amma da akwai sharad'i.
Matar da danginta sukace meye sharad'in da zaka ginda'ya?
Alqa'li ya kalli Matar yace: Sharad'in shine Inaso Ki cire kayanki kiyi Tsirarah anan wajen.
Matar Tace: ba zata iya yin haka ba.
Sai Alqa'li yace: to Inaso Ki...
A Kasance da Admin 9.
Idan Allah s.w.t ya yarda zamu kawo ragowar Labarin Anan Gaba.
COMMENTS