Yanzu Yanzu: Gwamnatin Kaduna ta sake mayar da dokar hana fita na sa’o’i Gwamnatin jihar Kaduna ta sake mayar da dokar hana fita na s...
Yanzu Yanzu: Gwamnatin Kaduna ta
sake mayar da dokar
hana fita na sa’o’i
Gwamnatin jihar Kaduna ta sake mayar da dokar hana fita na
sa’o’i 24 a birnin Kaduna da kewayenta, Kasuwan Magani,
Kajuru, Kateri da kuma Kachia.
Wannan doka zai fara aiki ne daga karfe 11 na safiyar yau
Juma’a, 26 ga watan Okotoba har illa-ma-shaa’a.
A cewar gwamnatin akwai bukatar daukar wannan mataki
domin ci gaban zaman lafiya yayinda suke jimamin mutuwar
mai martaba Agom Adara, wanda ya rasa ransa a safiyar yau
a hannun yan ta’addan da suka yi garkuwa da shi a makon da
ya gabata.
Yanzu Yanzu: Gwamnatin Kaduna ta sake mayar da dokar
hana fita na sa’o’i 24
Gwamnatin jihar ta kuma yi kira ga jama’a da su kwantar da
hankalinsu, cewa kada su bari a kawo rabuwar kai a
tsakaninsu.
A cewarsu wannan fafutuka ne tsakanin mutanen kirki, masu
mutunci da bin doka masu wanzar da zaman lafiya da kuma
masu laifi wadanda ke son kawo rabuwar kai da halaka.
sake mayar da dokar
hana fita na sa’o’i
Gwamnatin jihar Kaduna ta sake mayar da dokar hana fita na
sa’o’i 24 a birnin Kaduna da kewayenta, Kasuwan Magani,
Kajuru, Kateri da kuma Kachia.
Wannan doka zai fara aiki ne daga karfe 11 na safiyar yau
Juma’a, 26 ga watan Okotoba har illa-ma-shaa’a.
A cewar gwamnatin akwai bukatar daukar wannan mataki
domin ci gaban zaman lafiya yayinda suke jimamin mutuwar
mai martaba Agom Adara, wanda ya rasa ransa a safiyar yau
a hannun yan ta’addan da suka yi garkuwa da shi a makon da
ya gabata.
Yanzu Yanzu: Gwamnatin Kaduna ta sake mayar da dokar
hana fita na sa’o’i 24
Gwamnatin jihar ta kuma yi kira ga jama’a da su kwantar da
hankalinsu, cewa kada su bari a kawo rabuwar kai a
tsakaninsu.
A cewarsu wannan fafutuka ne tsakanin mutanen kirki, masu
mutunci da bin doka masu wanzar da zaman lafiya da kuma
masu laifi wadanda ke son kawo rabuwar kai da halaka.
COMMENTS